1 Samuel 22:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarki ya umarce Doyeg ya ce, “Ka juya ka kakkashe firistocin.” Doyeg mutumin Edom ya juya ya kakkashe firistocin. A ranar kuwa ya kashe mutum tamanin da biyar waɗanda suke sanye da efod na lilin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَالُوتَ يَثٜىٰ وَ دُواْوٜىٰكْ «كَكَشٜىٰسُ؞» دُواْوٜىٰكْ مُتُمِنْ عٜىٰدُوامْ كُوَ يَكَشٜىٰسُ دُكَ؞ أَ رَانَرْ نَنْ يَكَشٜىٰ ڢِرِسْتُواْثِے تَمَٰنِنْ دَ بِيَرْ وَطَنْدَ سُكَ ثَنْثَنْثِ سَنْيَ رِغَرْ لِيلِنْ نَ عٜىٰڢُوادْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sarki ya ce wa Doyeg, “Kai ka fāɗa wa firistocin.” Sai Doyeg, mutumin Edom, ya faɗa wa firistocin, ya kashe mutum tamanin da biyar waɗanda suke saye da falmaran na lilin a wannan rana.