1 Samuel 22:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuma hallaka Nob birnin firistoci, ya kashe dukan mata, da maza, da yara, da jarirai, da shanu, da jakuna, da kuma tumaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَالُوتَ يَكُمَسَا عَكَشٜىٰ مَذَوْنَنْ نُوابْ، غَرِنْ ڢِرِسْتُواْثِے؞ عَكَ كَشٜىٰ مَظَا دَ مَاتَا، يَارَا دَ جَرِرَيْ، شَانُو دَ جَاكُنَ دَ تُمَكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma hallaka Nob birnin firistoci, ya kashe dukan mata, da maza, da yara, da jarirai, da shanu, da jakai, da tumaki.