1 Samuel 22:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Doyeg mutumin Edom da yake tsaye tare da fadawan Shawulu ya ce, “Na ga ɗan Yesse ya zo wurin Ahimelek ɗan Ahitub a Nob.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنْ كُوَ دُواْوٜىٰكْ مُتُمِنْ عٜىٰدُوامْ، يأَنَانً ڟَيٜىٰ تَرٜىٰدَ مَاسُيِ وَ طَالُوتَ حِدِمَ؞ يَثٜىٰ «نَغَ طَنْ يٜىٰسّٜىٰ سَعَدَّ يَتَڢِے وُرِنْ أَهِمٜىٰلٜىٰكْ طَنْ أَهِتُبْ أَغَرِنْ نُوابْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Doyeg, mutumin Edom, da yake tsaye tare da fādawan Saul, ya ce, “Na ga ɗan Yesse yana zuwa Nob wurin Ahimelek, ɗan Ahitub.