1 Samuel 23:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya sāke cewa, “Mutanen Keyila za su bashe ni da mutanena ga Shawulu?” Ubangiji ya ce, “Za su yi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَسَاكٜىٰ تَمْبَيَ يَثٜىٰ «كُواْ مُتَنٜىٰنْ كَيْلَ ذَاسُ بَادَنِ دَ مُتَنٜىٰنَ أَ حَنُّنْ طَالُوتَ؟» يَهْوٜىٰهْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «ذَاسُ بَايَرْدَكُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda kuma ya ce, “Mutanen Kaila za su bashe ni da mutanena a hannun Saul?” Ubangiji ya ce masa, “Za su bashe ku.”