1 Samuel 23:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Dawuda da mutanensa wajen mutum ɗari shida suka bar Keyila, suka yi ta tafiya daga wannan wuri zuwa wancan. Sa’ad da aka gaya wa Shawulu cewa Dawuda ya tsere daga Keyila, sai ya fasa tafiya can.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَاوُدَ دَ مُتُمْ طَرِے شِدَ دَسُكٜىٰ تَرٜىٰ دَشِ، سُكَ ڢِتَ دَغَ كَيْلَ سُكَيِ تَيَٰوُاْ دُكْ عِنْدَ ذَاسُ عِيَ ٻُواْيٜىٰوَ؞ دَ طَالُوتَ يَجِ دَاوُدَ يَكُٻُثٜىٰ دَغَ كَيْلَ، سَيْ يَڢَسَ تَڢِيَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Dawuda da mutanen da suke tare da shi, mutum wajen ɗari shida, suka tashi daga Kaila, suka tafi inda hali ya kai su. Da Saul ya ji Dawuda ya tsere daga Kaila, sai ya fasa tafiya can.