1 Samuel 23:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Dawuda ya nemi nufin Ubangiji, ya ce, “In tafi in fāɗa wa Filistiyawa da yaƙi?” Ubangiji kuwa ya ce masa, “Jeka ka yi yaƙi da Filistiyawa, ka ceci Keyila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَنٜىٰمِ نُڢِنْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «إِنْ جٜىٰ إِنْ ڢَاطَوَ ڢِلِسْتِيَاوَنَّنْ دَ يَاڧِ؟» يَهْوٜىٰهْ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «كَتَڢِے كَڢَاطَ مُسُ دَ يَاڧِ كَثٜىٰثِ كَيْلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Dawuda ya yi roƙo ga Ubangiji, ya ce, “Ko in tafi in fāɗa wa Filistiyawa da yaƙi?” Ubangiji kuwa ya ce wa Dawuda, “Tafi, ka yi yaƙi da Filistiyawa, ka ceci mutanen Kaila.”