1 Samuel 25:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nabal ya ce wa mutanen Dawuda, “Wane ne wannan Dawuda? Wane ne wannan ɗan Yesse? Yawancin bayi suna tayar wa iyayengijinsu a kwanakin nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَبَلْ يَأَمْسَمُسُ يَثٜىٰ «وَيْ وَنٜىٰنٜىٰ دَاوُدَ طِنَّنْ؟ وَنٜىٰنٜىٰ طَنْ يٜىٰسّٜىٰ؟ كَيْ! ݣُونَكِنَّنْ أَݣَويْ بَايِ دَيَوَ دَسُكٜىٰ غُدُ دَغَ حَنُّنْ مَيْغِدَنْسُ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nabal ya amsa wa barorin Dawuda, ya ce, “Wane ne Dawuda? Wane ne ɗan Yesse? A kwanakin nan akwai barori da yawa waɗanda suka tayar wa iyayengijinsu.