1 Samuel 25:2 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A Mawon, akwai wani mutum wanda yake da dukiya a Karmel, mutumin mai arziki ne ฦ™warai. Yana da awaki dubu ษ—aya, da tumaki dubu uku waษ—anda yake wa aski a Karmel.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุงู”ูŽู†ูŽุงู†ู‹ ุณูŽูŠู’ ูˆูŽู†ู ู…ูุชูู…ูู†ู’ ู…ูŽูˆูุงู†ู’ ู…ูŽูŠู’ ุงู”ูŽุฑู’ุฒูฺงู ุณููˆุงู’ุณูŽูŠู’ุŒ ูŠูŽู†ูŽูŠู ูˆูŽุชูู…ูŽูƒูู†ู’ุณูŽ ุงู”ูŽุณู’ูƒู ุงู”ูŽฺขููŠู„ูŽูŠูœู‰ูฐู†ู’ุณูŽ ุนูŽูŠูŽู†ู’ูƒูู†ู’ ูƒูŽุฑู’ู…ูœู‰ูฐู„ู’ุž ูŠูŽู†ูŽ ุฏูŽ ุชูู…ูŽูƒู ุฏูุจููˆ ุนููƒู ุฏูŽ ุงู”ูŽูˆูŽูƒู ุฏูุจููˆ ุทูŽูŠูŽุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Akwai wani mutumin Mawon wanda yake da harka a Karmel. Mutumin mai dukiya ne ฦ™warai, yana da tumaki dubu uku (3,000) da awaki dubu (1,000). Yana yi wa tumakinsa sausaya a Karmel.