1 Samuel 25:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da tana tafiya a kan jaki, ta kai gindin wani dutse ke nan, sai ga Dawuda da mutanensa suna gangarowa zuwa wajen da take. Sai ta tafi, ta sadu da su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ تَكٜىٰ تَڢِيَ عَكَنْ جَاكِ، تَكَيْ غِنْدِنْ وَنِ بَبَّنْ تُدُ، سَيْغَا دَاوُدَ دَ مُتَنٜىٰنْسَ سُنَ غَنْ‌غَرُواْوَ؞ تَا تَڢِے تَسَدُ دَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tana tafiya a kan jaki, ta kai gindin wani dutse ke nan, sai ga Dawuda da mutanensa tafe. Ta tafi, ta sadu da su.