1 Samuel 25:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da yake wani mutum yana fafaranka domin yă kashe ka, Ubangiji Allahnka zai kiyaye ranka. Amma za a wurgar da rayukan maƙiyanka kamar yadda ake wurga dutsen majajjawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ وَنِ يَتَاشِ نٜىٰمَنْ رَنْكَ، بَرِ رَنْ مَيْغِرْمَنَ يَكَسَنْثٜىٰ أَطَوْرٜىٰ دَ مَاسُ رَيْ تَرٜىٰدَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ كَمَرْ يَدَّ عَكَنْ طَوْرَ ڧُنْشِنْ ݣَوْتَا؞ بَرِ رَايُكَنْ مَاسُ ڧِنْكَ كُمَ أَ جٜىٰڢَرْ دَسُو كَمَرْ يَدَّ عَكٜىٰ جٜىٰڢَ دُوڟٜىٰنْ مَجَجَّوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan wani ya tashi tsaye don ya bi sawunka, ya kuma nemi ranka, Ubangiji zai kiyaye ranka, amma rayukan maƙiyanka za a wurga su kamar dutsen majajjawa.