1 Samuel 25:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ana ce da shi Nabal, sunan matarsa kuwa Abigiyel. Tana da hikima ga ta kuma kyakkyawa, amma mijinta mai rowa ne marar mutunci. Shi daga kabilar Kaleb ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُونَنْسَ كُوَ نَبَلْ، شِ دَغَ ذُرِيَرْ كَلٜىٰبْ نٜىٰ؞ سُونَنْ مَاتَرْسَ أَبِغِيٜىٰلْ نٜىٰ؞ عِتَ ݣَكْݣَاوَا ثٜىٰ، مَيْ حِكِمَ كُمَ، عَمَّا نَبَلْ مَيْ ضُواْوَ نٜىٰ، كُمَ مَرَرْ تَوْسَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sunan mutumin kuwa Nabal, sunan matarsa kuma Abigail, ita haziƙa ce, kyakkyawa, amma mijinta miskili ne, marar mutunci. Shi daga zuriyar Kalibu ne.