1 Samuel 25:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka tambayi bayinka za su kuwa gaya maka. Saboda haka ka yi wa mutanena kirki, gama yau ranar biki ce. Ina roƙonka ka ba wa samarina, wato, bayinka, da ni ɗanka Dawuda, duk abin da kake iya ba su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْ كَتَمْبَيِ مَاسُ يِمَكَ حِدِمَ ذَاكَجِے حَكَ يَكٜىٰ؞ سَبُواْدَ حَكَ بَرِ سَمَارِنَ سُسَامِ ڢَضٍ جِنِ أَغَبَنْكَ دُواْمِنْ مُنْ ذُواْ أَ رَانَ مَيْݣَوْ نٜىٰ؞ إِنَ ضُواْڧُوانْكَ كَبَا سَمَارِنَ، وَتُواْ بَايِنْكَ دَنِے طَنْكَ دَاوُدَ دُكْ أَبِنْدَ كَكٜىٰ عِيَ بَاسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tambayi samarinka, za su faɗa maka. Saboda haka ka yarda samarina su sami tagomashi a wurinka, gama yau ranar biki ce. Muna roƙonka ka ba barorinka, da ɗanka, Dawuda abin da za ka iya ba mu.’ ”