1 Samuel 26:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zifawa suka je wurin Shawulu a Gibeya suka ce, “Ashe, ba Dawuda ne ya ɓuya a tudun Hakila da yake fuskantar Yeshimon ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ ظِڢْ سُكَ تَڢِے وُرِنْ طَالُوتَ أَ غِبٜىٰيَ سُكَثٜىٰ مَسَ «دَاوُدَ يَنَ ٻُيَ عَتُدُنْ هَكِلَ وَنْدَ يَكٜىٰ ڢُسْكَنْتَرْ يٜىٰشِمُوانْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zifawa suka zo wurin Saul a Gibeya suka ce, “Ba ga Dawuda yana ɓuya a kan tudun Hakila wanda yake gaban Yeshimon ba?”