1 Samuel 26:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Dawuda ya ce wa Abishai, “Kada ka hallaka shi. Wa zai sa hannu a kan shafaffe na Ubangiji, har yă tsira?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَاوُدَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كَدَ كَكَشٜىٰشِ! غَمَا بَابُوَنْدَ ذَيْسَا حَنُّ عَكَنْ وَنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰٻٜىٰ، حَرْ يَكُٻُتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Dawuda ya ce wa Abishai, “Kada ka hallaka shi, gama wa zai taɓa wanda Ubangiji ya keɓe, ya rasa yin laifi?