1 Samuel 28:10 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shawulu ya rantse mata da Ubangiji. Ya ce, โ€œMuddin Ubangiji yana a raye, ba za a hukunta ki a kan wannan ba.โ€
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุทูŽุงู„ููˆุชูŽ ูŠูŽุฑูŽู†ู’ฺŸูœู‰ูฐ ู…ูŽุชูŽ ุฏูŽ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ูŠูŽุซูœู‰ูฐ ยซู†ูŽุง ุถูŽู†ู’ฺŸูœู‰ูฐ ุฏูŽ ุณููˆู†ูŽู†ู’ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ู…ูŽูŠู’ ุฑูŽูŠู’ ุจูŽุงุจู ุญููƒูู†ู’ุซูู†ู’ ุฏูŽ ุฐูŽูŠู’ุณูŽุงู…ูœู‰ูฐูƒู ุบูŽู…ูœู‰ูฐุฏูŽ ูˆูŽู†ู‘ูŽู†ู’ุžยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saul ya rantse mata da Ubangiji, ya ce, โ€œHakika, ba za a hukunta ki saboda wannan ba.โ€