1 Samuel 28:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarki ya ce mata, “Kada ki ji tsoro. Me kika gani?” Matar ta ce, “Na ga wani kurwa tana fitowa daga ƙasa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَثٜىٰمَتَ «كَدَ كِجِڟُواْرُواْ؞ مٜىٰ كِكَ غَنِ؟» تَا أَمْسَوَ طَالُوتَ تَثٜىٰ «نَغَ وَنِ رُوحُ يَنَ ڢِتُواْوَ دَغَ ڧَسَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki kuwa ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, me kike gani?” Ta ce masa, “Na ga wani allah yana fitowa daga ƙasa.”