1 Samuel 28:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da matar ta zo wurin Shawulu, ta ga shi a firgice, sai ta ce masa, “Duba baranyarka ta yi maka biyayya ta yi kasai da ranta, ta yi abin da ka ce ta yi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَاتَرْ تَجٜىٰ كُسَدَشِ تَغَ أَڢِرْغِثٜىٰ يَكٜىٰ، سَيْ تَثٜىٰمَسَ «غَاشِ، نِے بَيْوَرْكَ نَسَدَوْكَرْ دَ رَيْنَ، نَيِ أَبِنْدَ كَڢَطَا مِنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai matar ta zo wurin Saul, da ta ga ya tsorata, sai ta ce masa, “Baiwarka ta yi kasai da ranta, ta kuwa kasa kunne gare ka.