1 Samuel 28:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ƙi. Ya ce, “Ba zan ci abinci ba.” Sai da bayinsa da matar suka roƙe shi, sa’an nan ya ji maganarsu, ya tashi daga ƙasa, ya zauna a bakin gado.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَالُوتَ يَڧِ، يَثٜىٰ «بَذَنْثِ كُواْمٜىٰبَ؞» عَمَّا دَ مَاسُ يِمَسَ حِدِمَ سُكَ ڧَرْڢَڢَ شِ تَرٜىٰدَ مَاتَرْ، سَيْ يَجِ مَغَنَرْسُ؞ سَيْ يَتَاشِ دَغَ ڧَسَا يَذَوْنَ عَكَنْ غَدُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ƙi, ya ce, “Ba zan ci abinci ba.” Sai da barorinsa da matar suka roƙe shi, sa'an nan ya ji maganarsu, ya tashi daga ƙasa, ya zauna a bakin gado.