1 Samuel 28:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya nemi nufin Ubangiji amma bai sami amsa daga wurin Ubangiji ko ta wurin mafarki, ko ta wurin Urim, ko ta wurin annabawa ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنٜىٰمِ نُڢِنْ يَهْوٜىٰهْ ؞ عَمَّا يَهْوٜىٰهْ بَيْ أَمْسَبَ، كُواْ تَوُرِنْ مَڢَرْكَيْ، كُواْ تَوُرِنْ أَبُبُوَنْ نٜىٰمَنْ سَنِنْ نُڢِنْ يَهْوٜىٰهْ أَ حَنُّنْ ڢِرِسْتِ، كُواْ تَوُرِنْ وَنِ أَنَّبِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saul kuwa ya yi tambaya ga Ubangiji, Ubangiji bai amsa masa ba, ko ta mafarkai, ko ta Urim, ko ta annabawa.