1 Samuel 30:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَسَامِ مَاتَنْسَ بِيُ دَ دُكَنْ أَبُبُوَنْ دَ أَمَلٜىٰكَاوَنْ سُكَ ݣُوشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda ya ƙwato dukan abin da Amalekawa suka kwashe, har da matansa biyu.