1 Samuel 30:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَݣُوشِ دُكَنْ غَرْكُنَنْ تُمَكِ دَ أَوَكِ دَ نَشَانُو نَ أَمَلٜىٰكَاوَا عَيَاڧِ؞ سَيْ مُتَنٜىٰنْسَ سُكَ كُواْرِ وَطَنَّنْ غَبَ دَ نَاسُ دَبُّواْبِے سُنَ ثٜىٰوَ «وَطَنَّنْ نَ دَاوُدَ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”