1 Samuel 30:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai dukan mugaye da marasa kirki daga cikin mutanen da suka tafi tare da Dawuda suka ce, “Tun da yake ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su kome daga cikin ganimar da muka ƙwato ba, sai dai kowane mutum yă ɗauki matarsa da ’ya’yansa yă tafi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا وَطَنْسُ مَاسُ مُغُنْتَادَ وَطَنْسُ یَنْ إِسْكَ عَثِكِنْ وَطَنْدَ سُكَ تَڢِے دَ دَاوُدَ سُكَثٜىٰ «تُنْدَيَكٜىٰ بَسُ تَڢِے تَرٜىٰدَمُوبَ، بَذَاعَبَاسُ كُواْمٜىٰ ثِكِنْ أَبُبُوَنْ دَ مُكَ ݣُوشٜىٰ عَيَاڧِبَ؞ عَبَاسُ مَاتَنْسُ دَ یَیَنْسُ كَوَيْ وَطَنْدَ مُكَ كُٻُتَرْ دَسُو، سُتَڢِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai dukan mugaye da marasa kirki daga cikin mutanen da suka tafi tare da Dawuda suka ce, “Tun da yake ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su kome daga cikin ganimar da muka ƙwato ba, sai dai kowane mutum ya ɗauki matarsa da 'ya'yansa ya tafi.”