1 Samuel 30:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Dawuda ya iso Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuda da rabo daga cikin ganimar ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ دَاوُدَ يَ إِسُواْ ظِكْلَكْ، سَيْ يَعَيْكَ وَ أَبُواْكَنْسَ وَتُواْ دَتَّاوَا دَغَ ذُرِيَرْ يَهُودَ، وَطَنْسُ أَبُبُوَنْدَ يَݣُوشٜىٰ عَيَاڧِ دَغَ حَنُّنْ مُتَنٜىٰنْ أَمَلٜىٰكْ، يَنَ ثٜىٰوَ «غَا ݣَوْتَرْكُ دَغَ أَبُبُوَنْ دَ مُكَ ڨُوثٜىٰ عَيَاڧِ دَغَ حَنُّنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Dawuda ya komo Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuza, da rabo daga cikin ganimar, ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”