1 Samuel 30:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda kuwa ya damu ƙwarai domin mutanensa suna niyyar su jajjefe shi da duwatsu, kowannensu ransa ya ɓace saboda ’ya’yansa maza da mata, amma Dawuda ya sami ƙarfafawa a cikin Ubangiji Allahnsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَنَ ثِكِنْ حَڟَرِ ڨُورَيْ دُواْمِنْ مُتَنٜىٰنْسَ سُنْ ݣُوشِ دُوَڟُو ذَاسُ جٜىٰجّٜىٰڢٜىٰشِ، غَمَا كُواْوَنّٜىٰنْسُ يَنَ ڢُشِے غَمٜىٰدَ یَیَنْسَ مَظَا دَ مَاتَا؞ عَمَّا دَاوُدَ يَڧَرْڢَڢَ كَنْسَ غَمَا يَا دُواْغَضَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda kuwa ya damu ƙwarai gama mutane suna niyyar su jajjefe shi da duwatsu, domin ransu ya ɓace saboda 'ya'yansu mata da maza. Amma Ubangiji Allahnsa ya ƙarfafa shi.