1 Samuel 30:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda kuwa ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In bi bayan ’yan harin nan? Zan ci musu?” Ubangiji ya ce, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَتَمْبَيِ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «إِنْبِے وَطَنَّنْ دَ سُكَ كَٰوُاْ مَنَ هَرِ؟ ذَنْ سَامٜىٰسُ؟» يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «عِ، كَبِيسُ، لَلَّيْ ذَاكَسَامٜىٰسُ، لَلَّيْ ذَاكَ كُٻُتَرْدَ عِيَلَنْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Dawuda ya yi tambaya ga Ubangiji ya ce, “In bi sawun 'yan harin nan? Zan ci musu?” Ya ce masa, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”