1 Samuel 31:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Isra’ilawa na bakin kwari da waɗanda suke hayin Urdun suka ga sojojin Isra’ila suna gudu, Shawulu da yaransa uku kuma duk sun mutu, sai suka bar mallakansu suka sheƙa da gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka mamaye wuraren.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سَوْرَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَنْ دَسُكٜىٰ عَڧٜىٰتَرٜىٰنْ ݣُورِنْ يٜىٰظِرٜىٰيٜىٰلْ دَ كُمَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ عَڧٜىٰتَرٜىٰنْ كُواْغِنْ يُواْدَنْ سُكَجِ ثٜىٰوَ طَالُوتَ يَمُتُ تَرٜىٰدَ یَیَنْسَ مَظَا عُكُ، سُكَ كُمَجِ ثٜىٰوَ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنْ غُدُ، سَيْ سُو مَا سُكَ غُدُ سُكَ بَرْ غَرُرُوَنْسُ؞ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَذُواْ سُكَ ذَوْنَ أَوُرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Isra'ilawan da suke a wancan hayi na kwarin da waɗanda suke a wancan hayin Urdun suka ga mayaƙan Isra'ila sun gudu, Saul kuma da 'ya'yansa sun mutu, sai suka bar garuruwansu, suka gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka zauna a cikinsu.