1 Samuel 31:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka sare kansa suka tuɓe makamansa, suka aika manzanni a dukan ƙasar Filistiyawa, su ba da labarin a haikalin allolinsu da cikin mutanensu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ يَنْكٜىٰ كَنْ طَالُوتَ سُكَ طَوْكِ كَايَنْ يَاڧِنْسَ سُكَ عَيْكَ دَ یَنْ عَيْكَ عَيِ شٜىٰلَ عَثِكِنْ دُكَنْ ڧَسَرْ ڢِلِسْتِيَاوَا، عَكُمَ بَادَ لَابَرِنَّنْ مَيْ دَاطِے أَغِدَاجٜىٰنْ غُمَكَنْسُ دَ كُمَ ثِكِنْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka yanke kansa, suka tuɓe makamansa. Suka aika manzannin a ƙasar Filistiyawa da suke kusa don su kai wannan albishir zuwa ga haikalin gumakansu, da mutanensu.