1 Samuel 4:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Filistiyawa suka tunƙuro mayaƙansu domin su sadu da Isra’ilawa, yaƙi kuwa ya yi tsanani har Isra’ilawa suka sha kashi a hannun Filistiyawa. Filistiyawa suka kashe Isra’ilawa kusan mutum dubu huɗu a bakin dāgā.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَ شِرْيَ سُڢَارَ يَاڧِ؞ بَايَنْ ڢَطَ مَيْ ذَاڢِ، سُكَثِ نَصَرَا عَكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞ عَكَ كَشٜىٰ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا دُبُو حُطُ أَ ڢِيلِنْ يَاڧِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Filistiyawa suka shirya su fara yaƙi. Bayan yaƙi mai zafi, sai Filistiyawa suka ci Isra'ilawa, suka kashe mutane wajen dubu huɗu (4,000) a bakin dāga.