1 Samuel 4:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta ce, “Ɗaukaka ta rabu da Isra’ila, gama an ƙwace akwatin alkawarin Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَا ثٜىٰ «طَوْكَكَ تَرَبُ دَ إِسْرَٰٓءِيلَ، سَبُواْدَ أَنْڨُوثٜىٰ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta ce, “Ɗaukaka ta rabu da Isra'ila, gama an ƙwace akwatin alkawarin Allah.”