1 Samuel 4:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jin wannan, Filistiyawa suka yi tambaya suka ce, “Me ke kawo wannan ihu mai ƙarfi haka a sansanin Isra’ilawa?” Da suka gane cewa akwatin alkawarin Ubangiji ne ya shiga sansanin,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَجِ ڧَارَرْ مُرْيُواْيِنْ إِبْرَانِيَاوَا سُكَثٜىٰ «مٜىٰ يَكَٰوُاْ إِيهُ مَيْڧَرْڢِے حَكَ دَغَ سَنْسَنِنْ إِبْرَانِيَاوَا؟» دَ سُكَجِ ثٜىٰوَ أَيْ، عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ يَشِغُواْ سَنْسَنِنْ يَاڧِنْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Filistiyawa suka ji amon sowar suka ce, “Ina ma'anar irin wannan babbar sowa a sansanin Ibraniyawa?” Da suka gane akwatin alkawarin Ubangiji ya shiga sansanin,