1 Samuel 5:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan Filistiyawa sun ƙwace akwatin alkawarin Allah, sai suka ɗauke shi daga Ebenezer suka kai shi Ashdod.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَ ڨُوثٜىٰ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَ اللَّهْ أَ عٜىٰبٜىٰنٜىٰظٜىٰرْ، سَيْ سُكَ كَيْ شِ بِرْنِنْ أَشْدُوادْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Filistiyawa suka ƙwace akwatin alkawarin Allah a Ebenezer, suka kai shi Ashdod.