1 Samuel 5:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka kira ga dukan shugabannin Filistiyawa suka ce, “Ku komar da akwatin alkawarin Allah na Isra’ila inda ya fito; in ba haka ba zai kashe mu da mutanenmu.” Gama mutuwa ta cika garin da tsoro. Hannun Allah ya yi nauyi a kansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سُكَسَاكٜىٰ تَتَّارَ دُكَنْ سَرَاكُنَنْ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَثٜىٰ «كُعَيْكَ دَ عَݣُوتِ نَ اللَّهْ‌نْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَكُواْمَ عِنْدَ يَڢِتُواْ، دُواْمِنْ كَدَ يَكَشٜىٰمُ دَ عِيَلَنْمُ؞» غَمَا بَبَّنْ ڟُواْرُواْ يَرِكِتَرْدَ بِرْنِنْ سُواْسَيْ، غَمَا حُكُنْثِنْ اللَّهْ يَسَوْكُواْ دَ ڟَنَنِ عَكَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka kuma aika a kirawo sarakunan Filistiyawa, suka ce, “Ku aika da akwatin alkawarin Allah na Isra'ila zuwa inda ya fito don kada ya kashe mu duk da iyalinmu.” Dukan birnin ya gigita ƙwarai, gama Ubangiji yana hukunta su da tsanani.