1 Samuel 5:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda ba su mutu ba kuwa, sun kamu da marurai. Kukan birnin kuwa ta hau har zuwa sama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْدَ بَسُ مُتُبَ سُنْ كَمُ دَ مَرُورَيْ؞ كُوكَنْ مُتَنٜىٰنْ عٜىٰكْرُوانْ يَكَيْ حَرْ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Marurai sun fito wa mutanen da ba su mutu ba, mutane suka yi kuka domin allolinsu su cece su.