1 Samuel 5:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hannun Ubangiji kuwa ya yi nauyi a bisa Ashdod da kewayenta. Ya kawo hallaka ga dukansu, ya kuma buga su da marurai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا حُكُنْتَ مُتَنٜىٰنْ أَشْدُوادْ دَ نَكٜىٰوَيٜىٰ دَسُو؞ يَكَٰوُاْ مُسُ عَذَابَ سُواْسَيْ تَوُرِنْ ظُبَ مُسُ مَرُورَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya hukunta mutanen Ashdod ƙwarai da gaske, ya kuma razanar da su, ya azabtar da su da marurai, su da na kewaye da su.