1 Samuel 5:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da mutanen Ashdod suka ga abin da yake faruwa, sai suka ce, “Lalle Akwatin Alkawarin Allah na Isra’ila ba zai kasance da mu ba, domin hannunsa yana da nauyi a kanmu da bisan Dagon allahnmu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مُتَنٜىٰنْ أَشْدُوادْ سُكَغَ حَكَ، سَيْ سُكَثٜىٰ «كَدَ عَبَرْ عَݣُوتِ نَ اللَّهْنْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَكَسَنْثٜىٰ تَرٜىٰدَمُو، غَمَا حُكُنْثِنْسَ يَيِ ڟَنَنِ عَكَنْمُ دَ كُمَ عَكَنْ اللَّهْنْمُ دَغُوانْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da mutanen Ashdod suka ga yadda abin yake, sai suka ce, “Kada a bar akwatin alkawarin Allah na Isra'ila tare da mu, gama ya tsananta mana, mu da Dagon, allahnmu.”