1 Samuel 6:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan su ne siffofi marurai na zinariya waɗanda Filistiyawa suka aika domin miƙa hadaya don laifi ga Ubangiji, ɗaya domin Ashdod, ɗaya domin Gaza, ɗaya domin Ashkelon, ɗaya domin Gat, ɗaya kuma domin Ekron.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڢِلِسْتِيَاوَا سُنْ عَيْكَ دَ صِڢُّواْڢِنْ مَرُورَيْ بِيَرْ نَظِينَارِيَ دُواْمِنْ سُذَمَ ݣَوْتَيْ نَشَاڢٜىٰ لَيْڢِے غَ يَهْوٜىٰهْ ؞ كُواْوَنّٜىٰ يَنَ أَمَدَدِنْ بِرْنِ نَ ڢِلِسْتِيَاوَا، طَيَ دُواْمِنْ أَشْدُوادْ، طَيَ دُواْمِنْ غَاظَ، طَيَ دُواْمِنْ أَشْكٜىٰلُوانْ، طَيَ دُواْمِنْ غَتْ، طَيَ كُمَ دُواْمِنْ عٜىٰكْرُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne siffofin marurai na zinariya waɗanda Filistiyawa suka aika domin yin hadaya don laifi ga Ubangiji, ɗaya domin Ashdod, ɗaya domin Gaza, ɗaya domin Ashkelon, ɗaya domin Gat, ɗaya kuma domin Ekron.