1 Samuel 6:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Bet-Shemesh suka yi tambaya suka ce, wa zai iya tsaya a gaban Ubangiji Allah Mai Tsarki? Wurin wa akwatin alkawari zai je daga nan?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ حَكَ مُتَنٜىٰنْ بٜىٰتْ شٜىٰمٜىٰشْ سُكَثٜىٰ «وَ ذَيْ عِيَ ڟَيَاوَ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ، اللَّهْ نَّنْ مَيْ ڟَرْكِے؟ إِنَ ذَامُ عَيْكَ دَ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دُواْمِنْ يَرَبُ دَمُو؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Bet-shemesh suka ce, “Wa ya isa ya tsaya a gaban Ubangiji, Allahn nan mai tsarki? A wurin wa zai tafi don ya rabu da mu?”