1 Samuel 6:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka aiki manzanni zuwa Kiriyat Yeyarim suka ce, “Filistiyawa sun komo da akwatin alkawarin Ubangiji, ku zo ku ɗauka ku kai wajenku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ عَيْكَ دَ سَڧُواْ ذُوَاغَ مَذَوْنَنْ كِرِيَتْ يٜىٰيَرِمْ دَ ثٜىٰوَ «ڢِلِسْتِيَاوَا سُنْ دَاوُاْ دَ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَ يَهْوٜىٰهْ ؞ كُذُواْ كُطَوْكٜىٰشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka aiki manzanni wurin mutanen Kiriyat-yeyarim, suka ce, “Filistiyawa sun komo da akwatin alkawari na Ubangiji, sai ku zo, ku ɗauka, ku tafi da shi.”