1 Samuel 7:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sama’ila ya ce, “Ku tattara dukan Isra’ila a Mizfa, ni kuwa zan yi addu’a ga Ubangiji dominku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَمَٰعِيلَ يَثٜىٰ «عَتَارَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا دُكَ أَ مِظْڢَ، نِے كُوَ ذَنْيِ أَدُّعَ غَ يَهْوٜىٰهْ دُواْمِنْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sama'ila kuma ya ce, “Ku tattara dukan Isra'ilawa a Mizfa, ni kuwa zan yi addu'a ga Ubangiji dominku.”