1 Samuel 7:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce wa Sama’ila, “Kada ka fasa kai kukanmu ga Ubangiji Allahnmu saboda mu, don yă cece mu daga hannun Filistiyawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَثٜىٰ وَ سَمَٰعِيلَ «كَدَ كَدَيْنَ ضُواْڧُوانْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ يَڢِتَرْ دَمُو دَغَ حَنُّنْ ڢِلِسْتِيَاوَا»؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce wa Sama'ila, “Ka yi ta roƙo ga Ubangiji Allahnmu don ya cece mu daga hannun Filistiyawa.”