1 Samuel 8:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sama’ila kuwa ya ce wa mutanen da suke roƙo yă naɗa musu sarki dukan abin da Ubangiji ya faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَمَٰعِيلَ يَڢَطَا وَجَمَعَرْ دَسُكٜىٰ ضُواْڧُواْ عَبَاسُ سَرْكِے دُكَنْ مَغَنَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sama'ila kuwa ya faɗa wa mutanen da suke roƙo ya naɗa musu sarki dukan abin da Ubangiji ya faɗa.