1 Samuel 9:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Sama’ila ya hangi Shawulu, Ubangiji ya ce masa, “Ga mutumin da na yi maka magana, shi ne zai bi da mutanena.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سَمَٰعِيلَ يَهَنْ‌غِ طَالُوتَ سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مَسَ «وَنَّنْ شِينٜىٰ مُتُمِنْدَ نَثٜىٰ ذَيْ يِمُلْكٍ مُتَنٜىٰنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Sama'ila ya ga Saul, sai Ubangiji ya ce masa, “To, ga mutumin da na faɗa maka! Shi ne wanda zai sarauci jama'ata.”