1 Samuel 9:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da asuba sai suka tashi, Sama’ila ya kira Shawulu daga ɗakin sama ya ce, “Ka shirya, zan sallame ka.” Da Shawulu ya shirya, sai Sama’ila da Shawulu suka fita waje tare.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَشٜىٰغَرِ دَ سَسَّڢٜىٰ، سَيْ سَمَٰعِيلَ يَكِرَا طَالُوتَ عِنْدَ يَكٜىٰ ݣُونْثِيَ عَكَنْ رُڢِنْ غِدَنْ؞ يَثٜىٰ مَسَ «تَاشِ، ذَنْ سَلَّمٜىٰكَ؞» طَالُوتَ يَتَاشِ، سَيْ سُو بِيُنْ سُكَ ڢِتَ وَجٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kwanta, ya yi barci. Da asuba, Sama'ila ya kira Saul ya ce, “Tashi, in sallame ka.” Saul kuwa ya tashi, shi da Sama'ila suka fita waje zuwa kan titi.