1 Thessalonians 2:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗanda suka kashe Ubangiji Yesu da annabawa suka kuma kore mu. Ba sa yin aikin da Allah yake so, masu gāba ne kuwa da dukan mutane
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهُودَاوَا نٜىٰ سُكَ كَشٜىٰ عُبَنْغِجِ عِيسَىٰ دَ أَنَّبَاوَا، سُكَ كُمَ كُواْرٜىٰمُ؞ سُنَ ٻَاتَ وَ اللَّهْ رَيْ سُواْسَيْ! سُنَ غَابَادَ دُكَنْ مُتَنٜىٰ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
waɗanda suka kashe Ubangiji Yesu da annabawa, suka kuma kore mu, ba sa yin aikin da Allah yake so, masu gāba ne kuma da dukan mutane,