2 Chronicles 1:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka shigo da dawakan Solomon daga Masar da kuma daga Kuye ’yan kasuwan fada suka saye su daga Kuye.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَسَا عَكَ كَٰوُاْ دَوَكِ دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ دَ تَ كِلِكِيَ؞ یَنْ كَاسُوَ سُنَ سَيٜىٰنْسُ دَغَ كِلِكِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wakilan sarki suka ɗauki nauyin shigo da dawakai daga Masar da Kilikiya,