2 Chronicles 1:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya riga ya haura da akwatin alkawarin Allah daga Kiriyat Yeyarim zuwa inda ya shirya dominsa, domin yă kafa masa tenti a Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَاوُدَ يَا رِغَا يَا طَوْكِ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ نَ اللَّهْ دَغَ كِرِيَتْ يٜىٰيَرِمْ ذُوَا عِنْدَ يَشِرْيَ مَسَ، وَتُواْ تٜىٰنْتِ نَمُسَمَّنْ دَيَشِرْيَ أَ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma dai Dawuda ya riga ya ɗauko akwatin alkawari na Allah daga Kiriyat-yeyarim, ya kawo shi a wurin da ya shirya, gama ya kafa masa alfarwa a Urushalima.