2 Chronicles 10:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka amsa suka ce, “In za ka ji tausayi waɗannan mutane ka kuma gamshe su, ka kuma ba su amsar da ta dace, kullum za su zama bayinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ أَمْسَ مَسَ «عِدَنْ ذَاكَجِے تَوْسَيِنْ وَطَنَّنْ مُتَنٜىٰ، كَكُمَ سَا سُجِ دَاطِے، كَيِ مُسُ مَغَنَ مَيْݣَوْ، تُواْ، ذَاسُ ذَمَ بَايِنْكَ مَاسُ أَمِنْثِ حَرْ أَبَدَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su kuwa suka ce masa, “Idan za ka nuna wa jama'ar nan alheri, ka daɗaɗa musu rai, ka kuma yi musu magana mai daɗi, za su zama barorinka har abada.”