2 Chronicles 11:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suke daga kowane kabilar Isra’ila waɗanda suka sa zuciya a kan neman Ubangiji, Allah na Isra’ila, suka bi Lawiyawa zuwa Urushalima don su miƙa hadayu ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عَثِكِنْ كُواْوَثٜىٰ ذُرِيَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ أَݣَويْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَسَا ذُوثِيَارْسُ غَ نٜىٰمَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ وَطَنَّنْ سُكَبِے لَوِيَاوَا ذُوَا عُرُوشَلِيمَ دُواْمِنْ سُيِ هَدَايَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma su waɗanda zuciyarsu take ga Ubangiji, Allah na Isra'ila, daga kowace kabilar Isra'ila, sukan bi Lawiyawa zuwa Urushalima domin su miƙa hadaya ga Ubangiji, Allah na kakanninsu.