2 Chronicles 11:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya auri Ma’aka ’yar Absalom, wadda ta haifa masa Abiya, Attai, Ziza da kuma Shelomit.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ حَكَ يَ عَوْرِ مَعَكَ یَرْ أَبْسَلُوامْ، وَدَّ تَحَيْڢَ مَسَ أَبِيَ دَ أَتَّيْ دَ ظِظَ دَ شٜىٰلُواْمِتْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Banda Mahalat kuma, sai ya auri Ma'aka 'yar Absalom, wadda ta haifa masa Abaija, da Attai, da Ziza, da kuma Shelomit.