2 Chronicles 13:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Abiya da mutanensa suka kashe su sosai, har mutum dubu ɗari biyar suka mutu a cikin jarumawan Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبِيَ دَ سُواْجُواْجِنْسَ سُكَ كَشٜىٰ سُواْجُواْجِ مَاسُ عِيَ يَاڧِ نَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا دُبُو طَرِے بِيَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abaija fa, da jama'arsa suka karkashe su, mugun kisa. Mutum dubu ɗari biyar (500,000) zaɓaɓɓu na Isra'ila, aka karkashe.